Isa ga babban shafi

Halin da mabarata ke ciki lokacin azumin Ramadan a Najeriya

Masu ruwa da tsaki na ci gaba da kiraye-kirayen ya kamata a kawo karshen barace-barace a Najeriya, ta hanyar samar da wani shiri da zai rika wayar da kan mutane.

'Yan Habasha da suka tserewa rikicin yankin Tigray, yayin da suka yi layin karbar tallafin abinci a sansanin 'yan gudun hijira na Um-Rakoba da ke jihar Al-Qadarif ta kasar Sudan. Ranar 11 ga Disamban, 2020.
'Yan Habasha da suka tserewa rikicin yankin Tigray, yayin da suka yi layin karbar tallafin abinci a sansanin 'yan gudun hijira na Um-Rakoba da ke jihar Al-Qadarif ta kasar Sudan. Ranar 11 ga Disamban, 2020. REUTERS - MOHAMED NURELDIN ABDALLAH
Talla

Masu karamin karfi da dama ne kan fita neman na abinci, musamman idan aka ce lokaci ne na azumin watan Ramadan, inda za ka iske suna ta fafutukar neman abin da za su yi buda baki da shi.

A wasu yankunan, masu hannu da shuni kan yi kokari wajen bayar da sadaka ga masu karamin karfi a cikin watan mai alfarma.

Wakilin RFI, Faruk Yabo, ya duba halin da masu karamin karfi ke ciki a wannan lokaci, inda ya gano yadda yara da dama suka tsunduma neman na abinci ta hanyar bara.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahotonsa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.