Rahoto kan yadda lalacewar hanyoyi ke ci gaba da haifar da hadura a Najeriya
A Najeriya, lalacewar hanyoyi na ci gaba da kasancewa babban dalilin faruwar haduran motoci musamman a jihar Neja da ke tsakiyar kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Alkaluma dai na nuni da cewa, baya ga hare-haren ‘yan bindiga, hatsurran motoci ne ke matsayin na biyu wajen haddasa salwantar rayuka da na dukiyoyin al"umma a jihar.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton tare da Isma'il Karatu Abdullahi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu