Gwamnatin Kaduna ta gaza bin umarnin kotu na biyan 'yan kasuwa diyya
A karshen watan da ya gabata ne dai wata Babbar kotun jihar Kaduna karkashin Mai shari’a Edward Andow ta umarci gwamnatin jihar da ta mayarwa 'yan kasuwar shagunan su da ta rusa guda 4,600 tare da biyan su diyya a yunkurin gwamnatin na kokarin sabunta kasuwar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 03:02
Talla
Kusan wata daya kenan da yanke wannan hukunci amma gwamnatin jihar ba ta ce komai ba dangane da lamarin.
Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Aminu Sani Sado.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu