Najeriya: An kama wasu mata masu safarar mutane da yara 13 a Kaduna
Wasu mata biyu 'yan asalin Arewacin Najeriya sun shiga hannun ‘Yan sanda a jihar Kaduna bayan zargin su da laifin safarar kananan yara 13 zuwa kudancin kasar domin yin aikatau.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:32
Talla
An kama wadanda ake zargin da yaran cikin wata motar kontaina ta dakon kaya a lokacin da suke kokarin barin jihar Kaduna zuwa garin Ijebu-Ode a jihar Ogun.
Latsa alaman sauti don sauraron wakilinmu daga Kadunan Amin Sani Sado.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu