Najeriya-Zamfara
Al'ummar Zamfara na kokawa da karancin abinci bayan rufe kasuwanni
Wasu al'umma a jihar Zamfara a tarayyar Najeriya na kokawa kan yadda su ke fama da karancin abinci sakamakon kulle kasuwanni da kuma layukan sadarwa da aka yi a jihar. Wakilinmu daga Kaduna Aminu Sani Sado na dauke da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Minti 2
Kunna - 01:35