Kamaru
Boko Haram ta kai hari a Jakana cikin Kamaru
A Jamhuriyar Kamaru kungiyar Boko haram ta kai hari garin Jakana kusa da Amchide da ya hada iyaka da garin Banki na Tarayyar Najeriya, Inda rahotanni ke cewa an samu hasarar rayukan fareren hula akalla 7, da kuma sojoji da dama. Har ila yau maharan sun kona garin na Jakana kurmus lamarin da ya tilastawa daruruwan mutane tserewa daga yankin. Bayan faruwar wannan lamarin Wakilin RFI a Marwa Ahmed Abba ya kai ziyara a garin kuma ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Boko Haram ta kai hari a Jakana cikin Kamaru
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu