Najeriya
Hajj: Saudiya ta fara ba Najeriya Visa
Rashin samun takardar izinin shiga kasar saudiya wato Visa na yin barazana ga neman sauke faralin, ga maniyatan Najeriya su fiye da 76,000 da ke fatan kai ziyarar aikin Hajji a kasar Saudiya a bana. Kodayake hukumar kula da aikin Hajji a Najeriya tace babu wata Matsala ga shirin musamman saboda fargaba da ake yi akan Cutar Ebola na iya hana Saudiya taba Najeriya iznin zuwa aikin Hajji. Wakilinmu daga birnin Abuja Mohamed Kabir Yusuf ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Saudiya ta fara ba Najeriya Visa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu