Isa ga babban shafi
Najeriya

Jonathan ya mika sunan Shekarau a matsayin Minista

Shugaba Goodluck Jonathan na Najeriya, ya mika sunayen mutane hudu ga Majalisar dokokin kasar domin a tantance su a shirin da ya ke yi na basu mukaman minista. Daga ciki wadannan mutane hudu, akwai tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau, wanda ya canza sheka daga APC mai adawa zuwa jam’iya mai mulki ta PDP. Daga Kano, wakilinmu Abubakar Isa Dandago ya aiko da rahoto game da yadda mutanen Kano suke kallon wannan matakin.

Tsohon Gwamnan Kano Sardaunan Kano Ibrahim Shekarau
Tsohon Gwamnan Kano Sardaunan Kano Ibrahim Shekarau
Talla

01:34

Rahoto: Jonathan ya mika sunan Shekarau a matsayin Minista

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.