Najeriya
An Zargi Ministocin Najeriya suna yin kane kane ga gurabun ayyukan yi
Ana zargin ministocin Najeriya da ci gaba da hanawa samarin kasar aikin yi, inda ake zarginsu da ajiye guraban ga ‘ya’ya ko ‘yan uwansu. wakilinmu Muh’d Kabiru Yusuf ya aiko da Rahoto daga Abuja.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu