Ilimi Hasken Rayuwa
Matashin Najeriya ya kera Jirgi yana ajin farko na Sakandare
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:24
Shirin na Ilimi Hasken Rayuwa ya tattauna ne da wani matashi Emmanuel Okekunle a Najeriya wanda ya kera jirgin sama mai saukar Ungulu a lokacin da ya ke soma karatun shi na Sakandare.