Cote d’ivoire
An Fara Tatsan Bayanai Daga Laurent Gbagbo
Masu gabatar da kara a kasar Cote D’Ivoire yau Asabar suka fara yiwa tsohon Shugaban kasar Laurent Gbagbo tambayoyi, a yankin garin Korhogo dake kasar.Bayanan dake shigo mana na cewa tsohon Shugaba, babu wani lauya daya tsaya masa yau.Mai shigar da kara Simplis Kodio Kofi ya fadi dazun nan cewa anyi wa Laurent Gbagbo tambayoyi a gaban likitansa.
Wallafawa ranar: