Syria
Amurka ta bukacin a kara sanya wa gwamnatin Syria takunkumi.
Sakatariyar harkokin wajen Amurka Hillary Clinton, da ke halartar taron da ake yi don kawo karshen rikicin Syria, ta nemi a kara sanya wa gwamnatin Bashar al Assad takukumi don ganin hukumomin na birnin Damascus sun mika wuya.
Wallafawa ranar: