Isa ga babban shafi

Nijar na samun ci gaba a shirin magance matsalar mace-macen mata masu juna biyu

Kungiyar kula da lafiyar jama’a ta HDI ta bayyana gamsuwa da ci gaban da Jamhuriyar Nijar ta samu wajen dakile mace macen mata lokacin haihuwa. 

Jami'an lafiya daga hukumar UNICEF da ke wayar da kan mutane kan yadda za su kare kan su daga cutar Ebola a Nijar.
Jami'an lafiya daga hukumar UNICEF da ke wayar da kan mutane kan yadda za su kare kan su daga cutar Ebola a Nijar. REUTERS/UNICEF/La Ros
Talla

Alkaluman gwamnatin Nijar sun ce na samu nasarar rage mace macen da kashi 70 a fadin kasa. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Baro Arzika.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.