Ghana ta dauki matakin haramta safarar dabbobi saboda cutar anthrax
Hukumomin Kasar Ghana sun dauki matakin haramta safarar dabbobi da kuma yanka su na wata guda saboda barkewar cutar anthrax wanda ka iya shafar Bil-Adama.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:06
Talla
Tuni wasu daga kasashen dake Afirka ta Yamma suka fara daukar mataki domin dakile yaduwar cutar a kasashen su.
Wannan na zuwa ne, bayan da gwamnatin Najeriya ta gargadi masu ta'ammali da naman ganda, domin kaucewa daukar wannan cuta da ke saurin yaduwa.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Sham-un Bako.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu