Isa ga babban shafi
Burkina Faso

Jam’iyyar adawa a Burkina Faso ta yi yaji kan batun tsayawa takara

Jam’iyyar tsohon shugaban kasar Burkina Faso Blaise Compaore ta ce ba za ta goyi bayan yunkurin da ake na hana ma ta tsayar da ‘yan takara a zabubukan da za a gudanar nan gaba a kasar

Talla

A yau talata ne dai Majalisar dokokin rikon kwarya ta kasar za ta yi zama domin tabbatar da hakan, ta hanyar bayyana cewa duk wanda ya taba rike mukami a gwmanatin Campaore to ba zai tsaya takara a zaben ba.

Matsalar nuna banbanci a tsakanin ‘yan Siyasa a Nahiyar Afruka dai matsala ce da ta zama ruwan dare kuma akasari hakan ne ke haddasa tashe-tashen hankullan Siyasa.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.