Isa ga babban shafi
Nijar

Nijar ta taya Faransa jimami

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bi sahun sauran kasashen duniya domin nuna alhini ga al’ummar Faransa danganne da harin da aka kai wa cibiyar mujallar Charlie Hebdo inda aka kashe mutane 12. Lydia Ado daga Yamai ta aiko da Rahoto.

Shugaban Nijar Issoufou a fadar shugaban Farasa ta l'Elysée à birnin Paris
Shugaban Nijar Issoufou a fadar shugaban Farasa ta l'Elysée à birnin Paris REUTERS/Gonzalo Fuentes
Talla

03:11

Rahoto: Nijar ta taya Faransa jimami

Lydia Ado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.