Nijar
Nijar ta taya Faransa jimami
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bi sahun sauran kasashen duniya domin nuna alhini ga al’ummar Faransa danganne da harin da aka kai wa cibiyar mujallar Charlie Hebdo inda aka kashe mutane 12. Lydia Ado daga Yamai ta aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Nijar ta taya Faransa jimami
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu