Isa ga babban shafi
Somalia

Somalia ta dauki matakan yaki da Ebola

Gwamnatin kasar Somalia ta yi watsi da jita-jitar da ake yadawa cewa wani mutumin ya shigo da cutar Ebola a cikin kasar daga Guinea. Gwamnatin kasar ta yi wa al’ummar kasar alkawarin daukar matakan da suka dace don kaucewa bullar Ebola a cikin kasar.

Jami'an kiwon lafiya suna aikin daukar matakan kariya domin kaucewa yaduwar cutar Ebola a Saliyo
Jami'an kiwon lafiya suna aikin daukar matakan kariya domin kaucewa yaduwar cutar Ebola a Saliyo REUTERS/Baz Ratner
Talla

Ministan lafiya Ali Mohamed Mohamud ya shaidawa manema labarai cewa suna kula da lafiyar mutumin da ake zargin yana dauke da Ebola mai suna Abdulkadir tare da duk mutanen da suka yi mu’amula da shi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.