Najeriya
Boko Haram ta sace Yara 30 a Mafa
Kimanin yara kanana 30 ne yawancinsu mata ‘yan shekaru 11 Mayakan Boko Haram suka sace a garin Mafa da ke Jihar Borno yankin arewa maso gabacin Najeriya. Hakimin garin Mafa Alhaji Shettima Maina ya tabbatar da sace yaran da suka kunshi maza da mata.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan kuma na zuwa ne dai dai lokacin da ake kokarin kubutar da ‘Yan mata sama da 200 da Mayakan na Boko Haram suka sace a garin Chibok.
Shettima yace akwai mutane 17 da aka kashe a wani hari da Mayakan Boko Haram suka kai a kauyen Ndongo a kwanakin da suka shude
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu