Isa ga babban shafi
ECOWAS

ECOWAS ta kira taron gaggawa akan Mali da Najeriya

Kungiyar kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta kira wani taron gaggawa na Shugabannin kasashen kungiyar domin tattauna matsalar tsaro musamman a Mali da Najeriya. Shugabannin zasu tattauna game da barazanar hare haren ta’addanci a yankin da ke fitowa daga Mayakan Boko Haram, kamar yadda Kakakin shugaban kasar Ghana ya shaidawa Kamfanin Dillacin Labaran Faransa.

Les présidents tchadien et nigérian Goodluck Jonathan et Idriss Déby, lors d'une précédente rencontre, à Yamoussoukro
Les présidents tchadien et nigérian Goodluck Jonathan et Idriss Déby, lors d'une précédente rencontre, à Yamoussoukro REUTERS/Thierry Gouegnon
Talla

Ben Malor ya kuma ce a ranar Juma’a ne za’a gudanar da taron wanda zai kuma tattauna halin da ake ciki a kasar Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.