Isa ga babban shafi
Libya

‘Yan tawayen Libya sun sace makaman Amurka

Kasar Amurka ta tura dakarunta dubu daya a gabar tekun ruwan kasar Libya, a wani matakin da ta kira shirin ko-ta-kwana, muddin idan ya zama dole ta kwashe ma’aikatanta da ke ofishin jakadancinta a kasar Libya. Wannan mataki da Amurka ta dauka na zuwa ne bayan rahotanni daga Libya sun ce mayakan sa-kai sun sace wasu makaman kasar a sansanin da ake horar da dakarun Libya.

'Yan tawayen Libya a harabar gine ginen ma'aikatun gwamnati
'Yan tawayen Libya a harabar gine ginen ma'aikatun gwamnati
Talla

Yanzu haka Amurka ta bukaci ‘Yan kasarta su fice daga cikin libya saboda kazancewar rikici a kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.