Najeriya
‘Yan bindiga sun kai hari a Kudancin Kaduna
Wasu ‘Yan bindiga sun kai hari a wasu kauyuka a kudancin Kaduna, kuma Rahotanni sun ce sama da mutane 100 aka kashe tare da kona gidajensu. ‘Yan bindigar sun kai hare haren ne a kyaukan Tekum da Unguwan Gateh da Me-sankwai, dukkaninsu da ke karkashin ikon masarautar Morwa.
Wallafawa ranar:
Talla
Mazauna yankin sun ce ‘Yan bindigar sun bude wuta ne a tsakiyar dare tare da cinnawa gidajen mutane wuta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu