Najeriya
Najeriya: APC ta fitar da manufofinta
Babbar Jam’iyyar adawa All Progressives Congress (APC), ta gabatar da manufofinta da zata yi yakin neman zabe domin kawar da Jam’iyyar PDP mai mulki a zabubbukan da za’a gudanar a shekarar 2015. Jam’iyyar ta tsara manufofinta ne guda 10 tare ba Yaki da Cin hanci da Rashawa da matsalar tsaro da samar da ayyukan yi babban muhimmaci.
Wallafawa ranar:
Talla
Kakakin Jam’iyyar, Lai Mohammed yace matsalolin al’ummar Najeriya ne manufofin APC.
Sai dai kuma masu fashin bakin siyasa suna ganin babu wani banbanci da manufofin Jam’iyyar PDP mai mulki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu