Isa ga babban shafi
Nijeriya

Kamfanin Shell zai rage yawan man da yake fitarwa a Nijeria

Kamfanin hako mai na Shell ya sanar da rufe wani bangare na ayyukansa a yankin Ogoni sakamakon fasa wani bututun sa wanda duka duka bai wuce kwaniki goma da gyran  shi ba.

Wani  yanki na  Niger Delta
Wani yanki na Niger Delta AFP PHOTO/PIUS UTOMI EKPEI
Talla

Sakamakon rufe wannan bututu dai, kamfanin zai rage yawan man da yake fitarwa na akalla ganga dubu 150 a kowace rana ta Allah.

Har ya zuwa yanzu an kasa shawo kan wannan matsala ta farfasa bututun mai a yankin Niger Delta duk kuwa da irin makuddan kudaden da ake cewa an ware domin hakan.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.