Nijeriya
Kamfanin Shell zai rage yawan man da yake fitarwa a Nijeria
Kamfanin hako mai na Shell ya sanar da rufe wani bangare na ayyukansa a yankin Ogoni sakamakon fasa wani bututun sa wanda duka duka bai wuce kwaniki goma da gyran shi ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Sakamakon rufe wannan bututu dai, kamfanin zai rage yawan man da yake fitarwa na akalla ganga dubu 150 a kowace rana ta Allah.
Har ya zuwa yanzu an kasa shawo kan wannan matsala ta farfasa bututun mai a yankin Niger Delta duk kuwa da irin makuddan kudaden da ake cewa an ware domin hakan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu