Chadi-Niger-Nigeria-gabon-Cameroun
shugaban kasar Chadi ya bayyana matsalar Boko haram da zama masifa ga kasashen yankin sahel
Shugaban kasar Chadi Idris Deby Itno ya roki kasashen da suke cikin yankin tafkin Chadi dasu hada kai domin yakar ‘yan kungiyar da aka fi sani da Boko Haram dake yaduwa a sassan Nigeria.Shugaban na Magana ne yau a lokacin da yake bude taron Hukumar kula da da tafkin Chadi, a Libreville.Shugaban kasar Chadi wanda shine Shugaban kungiyar kasashen, yace yankin nasu, baya ga barazanar fari, babban masifar da ta mamaye shi yanzu ita ce ta ‘yan kungiyar Boko Haram da suke ta ji a kasar Nigeria.
Wallafawa ranar: