Guinea Conakry
An sa ranar zaben Guinea
Hukumar zaben kasar Guinea Conakry ta saka ranar 29 ga watan Disamba mai zuwa, domin gudanar da zaben ‘yan majalisun dokoki. Wannan yana cikin sharudan da kasashen Yammacin duniya suka gandaya, kafin ci gaba da bada tallafi, bayan rantsar da Shugaba Alpha Conde.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: