Shirin Duniyarmu A Yau, wani dandali inda ‘Yan Jaridu daga kafofin yada labarai daban-daban, ke tattaunawa tare da tafka mahawar kan al’amurran da ke faruwa a kasashen duniya, da batutuwan da suka shafi al’umma kai tsaye, wanda Bashir Ibrahim Idris ke jagoranta.