Isa ga babban shafi
Masar-Amurka

IS: Kerry ya kai ziyara Masar

Sakataren harakokin wajen Amurka John Kerry ya gana da mahukuntan kasar Misrah daga cikin ziyarar da ya ke yi a kasashen larabawa don neman hadin kan kasashen a yakin da Amurka ta kaddamar akan Mayakan IS da suka mamaye wasu yankuna a Iraqi da Syria.

Sakataren harkokkin wajen Amurka John Kerry yana ganawa da Shugaban Masar Abdel Fatah al Sisi
Sakataren harkokkin wajen Amurka John Kerry yana ganawa da Shugaban Masar Abdel Fatah al Sisi REUTERS/Brendan Smialowski
Talla

John Kerry ya gana da shugaban Misrah Abdel Fatah al Sisi bayan ya gana da shugaban kungiyar Larabawa Nabil al-Arabi.

Akwai yiyuwar dai Sojojin Masar zasu kulla kawance da Amurka domin yakar Mayakan IS a Iraqi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.