Isa ga babban shafi
MDD-Syria

Ban Ki-moon yace akwai Sarkakiya da fargaba a ziyarar masu sa ido Syria

Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya yi kiran a gaggauta tura tawaggar sa ido don kawo karshen rikicin kasar Syrya, amma yace akwai sarkakiya da ban tsoro a ziyarar.

Koffi Annan mai shiga tsakanin rikicin Syria a lokacin da yake ganawa da  Ban Ki Moon
Koffi Annan mai shiga tsakanin rikicin Syria a lokacin da yake ganawa da Ban Ki Moon UN Photo/Evan Schneider
Talla

Mista Ban ya nemi hukumomin birnin Damascus su amince masu aikin agaji su shiga kasar, don bayar da tallafi ga daruruwan masu bukata, da ke cikin matsanancin hali sakamakon rikicin da aka kwashe shekara ana tsakanin Gwamnati da masu adawa.

A jiya alhamis Majalisar Dinkin Duniya da hukumomin kasar Syria suka amince da yarjejeniyar ziyarar masu sa ido.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.