Isa ga babban shafi
Najeriya

An ceto mata da yara 20 daga dajin sambisa

Rundunar sojin Najeriya sun ce sunyi nasara kashe ‘yan kungiyar Boko Haram da dama, tare da kara ceto wasu mutane 20 a dajin sambisa.rundunar ta ce mutane da ta ceto mata ne da kanana yara.

REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Hukumar tsaron kasar ta sanar da cewa duk da irin kalubalin da suke fuskanta wajen shiga dajin, saboda nakiyoyyin da mayakan suka bine, suna samun nasara kakabe mayakan daga dajin.

Rundunar ta kuma sanar da mutuwar sojan Najeriya daya, bisa fashewar wata nakiya,kana akwai wasu sama da goma da aka raunata. kuma tuni aka kai su wurarren sama musu lafiya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.