Isa ga babban shafi
Mali

Dan bindiga ya bude wa Jami’an MDD wuta a Bamako

Wani dan bindiga ya bude wuta kan gidan da ma’aikatan Majalisar Dinkin Duniya suke zaune a Bamako, babban birnin kasar Mali. Dan bindigar ya harbi wani mai gadi farar hula, inda ya raunata shi, amma ba sojan da ya sami rauni a harin.

Sojojin Minusma da ke fada da 'Yan tawaye a Tombouctou arewacin Mali
Sojojin Minusma da ke fada da 'Yan tawaye a Tombouctou arewacin Mali AFP PHOTO/SEBASTIEN RIEUSSEC
Talla

Maharin ya yi ta harbin gidan, inda aka ajiye bindiga mai sarrafa kanta, kafin ya dana bom ya tsere.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Sojojin Faransa suka ce sun kashe kwamandojin mayakan jihadi, a yankin arewacin kasar, da ke fama da rikici

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.