ECOWAS-GHANA
Kasashen Ecowas na taro a Ghana
Shugabannin kasashen yammacin Afirka, na halartar taron kungiyar ECOWAS-CEDEAO karo na 47 a birnin Accra na kasar Ghana.Ana sa ran wakilan da zasu halatar wanan taro na Accra zasu bulo da hanyoyin da suka dace domin taimakawa junan su wajen yaki da ta'adanci da sauren su.
Wallafawa ranar:
Talla
Batun tsaro a yankin na yammacin Afrika da kuma inda aka kwana ta fannin yaki da cutar Ebola a kasashen Liberia, Guinee Conakry da kuma Sierra Leonne wadanda mambobi ne a kungiyar, na daga cikin batutuwan da shugabannin kasashe mahalarta taron za su mayar da hankali .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu