Isa ga babban shafi
WHO

Ebola ta kashe mutane 7, 373

Hukumar Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin mutanen da cutar Ebola ta kashe a Afirka ta Yamma ya tashi zuwa 7, 373. Hukumar tace rahotan da ta ke da shi zuwa ranar 16 ga watan nan ya nuna cewar mutane 19,031 suka kamu da cutar a kasar Guinea da Liberia da Saliyo, kuma 7.373 suka mutu daga cikin su.

Cibiyar kula da majinyatan Ebola a Liberia
Cibiyar kula da majinyatan Ebola a Liberia © Sébastien Nemeth
Talla

Sauran kasashen da aka samu cutar kuma aka samu rasa rayuka sun hada da Mali inda mutane 6 suka mutu da Amurka idan aka samu mutuwar mutum guda sai kuma Najeriya inda mutane 8 suka mutu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.