Kamaru-Najeriya
Sojin Kamaru sun kashe ‘Yan Boko Haram 116
Rundunar Sojin Kamaru tace sojojinta sun yi nasarar kashe mayakan Boko Haram 116 a lokacin da Mayakan suka kai hari a Amchide yankin arewa mai nisa da ke kan iyaka da Najeriya. Ma’aikatar tsaron Kamaru tace Mayakan sun kai harin ne a bariki, amma Sojojin suka yi dubarar rutsawa da su.
Wallafawa ranar:
Talla
A cikin sanarwar da rundunar Sojin ta fitar tace an kirga gawawwakin Mayakan Boko Haram guda 116 a kwance.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu