Isa ga babban shafi
Uganda

An dakile yunkurin harin ta’addanci a Uganda

Jami’an tsaro a kasar Uganda sun ce sun yi nasarar gano wani yunkurin harin ta’adanci da Mayakan Al Shabaab suka kulla kai wa a birnin Kampala, a yayin da kuma Amurka ta yi kira ga ‘yan kasarta su nemi mafaka.

Jami'an tsaron kasar Uganda
Jami'an tsaron kasar Uganda REUTERS/Stringer
Talla

Rundunar ‘Yan sandan Uganta tace akwai mutanen da suka cafke.

A yau Assabar ne ofishin jekadancin Amurka ya fitar da sanarwar cewa Jami’an tsaron Uganda sun gano mabuyar mayakan Al Shabaab inda suke shirin kai hare hare.

Yanzu haka kuma Uganda ta tsaurara tsaro musamman a filayen jiragen sama da gine ginen gwamnati da sauran wuraren da ake tunanin Mayakan na iya kai hari.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.