Ilimi Hasken Rayuwa
Tattaunawa da Malam Ibrahim Shekarau akan faduwar Jarabawa
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:06
Shirin na Ilimi hasken rayuwa zai sake tattauna wa ne game da sakamakon jarabawar kammala Sakandare ta WAEC da aka fitar a Najeriya inda kuma dalibai da dama suka fadi. A wannan makon Shirin ya tattauna ne da Ministan Ilimi Malam Ibrahim Shekarau Tsohon Gwamnan Kano. Shirin ya kuma amsa tambayar masu saurare.