Isa ga babban shafi
Benin

Ebola: Benin ta dage taron lafiya na Afrika

Mahukuntan kasar Benin sun dage taron tattauna batun kiwon lafiya na Ministocin kasashen Afrika da aka shirya gudanarwa a Cotonou, saboda annobar cutar Ebola da ke yin kisa cikin hanzari. An shirya gudanar da taron ne na kwanaki biyar daga ranar 1 ga watan Satumba, amma gwamnatin Benin tace ta dage taron ne bisa shawarin da ta samu daga hukumar lafiya ta duniya WHO.

Jami'an kiwon lafiya na yaki da cutar Ebola a liberia
Jami'an kiwon lafiya na yaki da cutar Ebola a liberia AFP PHOTO / ZOOM DOSSO
Talla

Rahotanni kuma sun ce an kwashi wani likita baturen Birtaniya zuwa birnin London bayan ya kamu da cutar Ebola a kasar Saliyo domin ci gaba da kula da lafiyarsa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.