Isa ga babban shafi

Labarai akan Cutar Ebola

Jami'in Lafiya yana kula da wata mai dauke da cutar Ebola a kasar Saliyo
Chanzawa ranar: 21/08/2014 - 13:40

Ebola cuta ce da ke yin kisan mutane cikin hanzari, kuma cutar ta fara bulla ne tun a 1976 a kasashen Sudan da Jamhuriyyar Dimukuradiyar Congo. Amma yanzu cutar ta fi yin kisa a kasashen Guinea da Saliyo da Liberia da ke yammacin Afrika kafin taiso Najeriya.

Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.