Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayi: Boko Haram ta kafa tuta a Damboa
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:43
Shirin ra'ayoyin masu saurare tare da Abdoulaye Issa, a wannan karo ya mayar da hankali ne dangane da ikirarin da 'yan kungiyar Boko Haram suka yi na kafa tutarsu a garin Damboa da ke jihar Borno.