Kwallon Kafa
-
Wallafawa ta karshe : 30/01/12
2012: Gasar Cin Kofin Afrika
A ranar 21 ga watan Janairu ne aka fara gudanar da gasar cin kofin Afrika a kasashen Gabon da Equatorial Guinea, inda kasashen Afrika 16 zasu haska a gasar, kuma wannan ita ce gasa mafi girma a Nahiyar Afrika. An fara gudanar da gasar ne a Shekarar 1957. Wannan gasa ana shirya ta ne domin kara dankon zumunci da soyayya tsakanin kasashen Afrika, kuma gasa ce da ake bajakolin ‘yan wasan Afrika, inda kungiyoyin kwallon kafa a duniya ke bude idonsu domin cefanen ‘yan wasa.
Duniyar Wasanni |
|
|
Shirin Wasanni game da Gasar Cin kofin Afrika |
|
|
Tsokaci game da Gasar Cin kofin Afrika |
|
|











