Janhuriyar Demokradiyar Congo
Hadarin mota ya hallaka mutane 53
AKALLA mutane 53 suka rasa rayukansu a Kinshasha, dake kasar Congo, bayan wata mota dauke da fasinjoji ta fada kogin Tanganyika.Jami’in dake kula da Yankin, Wabunga Singa, yace sun tababtar da mutuwar mutane 53, hudu kuma sun tsira da ransu, amma basu san adadin mutanen dake cikin motar ba.A watan da ya gabata, hadarin motar daukar mai a kaar, ta kashe mutane 270.
Wallafawa ranar: