Harabar ginin Hedikwatar Tarayyar Afrika a birnin Addis Ababa kasar Habasha
Afrika

Bukin cika shekaru 50 da kafa Kungiyar Tarayyar Afrika

Tun da aka kafa kungiyar hadin kan kasashen Afrika ta OAU shekaru 50 da suka gabata kafin ta sauya zuwa kungiyar Tarayyar Afrika a 2002, kungiyar ta taka rawa wajen sasanta rikice rikicen da suka shafi wasu kasashen Nahiyar.

Matsalar Tsaro a Najeriya
Syndicate contentWASANNI

Syndicate contentBakonmu A Yau
Janar Muhammadu Buhari
24/05/2013 - Bakonmu a Yau

Tsohon Shugaban Najeriya a Mulkin Soja kuma jagoran Jam’iyyar Adawa ta CPC Janar Muhammadu Buhari yace Asalin rikicin Boko Haram baraka ce daga Jami’an tsaro. A wata Hira da RFI Hausa, Tsohon shugaban na Najeriya ya danganta yadda gwamnatin Marigayi ‘Yar’adua ta tunkari rikicin tsagerun Niger Delta da kuma yadda yanzu ake tunkarar rikicin Kungiyar Boko Haram.

Rikicin kasar Mali
Syndicate contentRahotanni
Syndicate contentShirye-shiryen mako
Syndicate contentShirye-shiryen karshen mako
Syndicate contentTattaunawa/Ra'ayin masu saurare
Close