ofishin jakadancin Syriya a jamus  May 29, 2012
Syria-diflomasiya

manyan kasashen duniya zasu kori jakadun kasar Syriya daga kasashensu

Manyan kasashen duniya guda 7 da suka hada da Fransa, Amruka, Burtaniya, Spain Australiya, Jaus da kuma kasar Kanada sun bayyana korar jakadun kasar Syriya dake aiki a kasashensu, kwanaki bayan faruwar kisan rashin imanin kan fararen hular garin Hula dake tsakkiyar kasar Syriya, inda gwamnatin kasar ta yi amfani da makaman atilare a kansu.

Syndicate contentWASANNI

Syndicate contentBakonmu A Yau
Sule Lamido Gwamnan Jahar Jigawa a Najeriya
28/05/2012 - Bakonmu a Yau

Gwamanan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nemi Janar Muhammadu Buhari tsohon shugaban Najeriya duba matsayinsa na Tsohon shugaba, kafin ya yi wani furuci, domin kalaman shi sukan iya haddasa rikici a Najeriya. Kalaman Gwamnan sun biyo bayan gargadin da Janar Muhammadu Buhari na yiyuwar ballewar rikici idan aka yi magudi a zaben 2015.

Rikicin Siyasar kasar Mali
Rikicin kasar Syria
Syndicate contentShirye-shiryen mako
Syndicate contentShirye-shiryen karshen mako
Syndicate contentTattaunawa/Ra'ayin masu saurare
Close