Tun da aka kafa kungiyar hadin kan kasashen Afrika ta OAU shekaru 50 da suka gabata kafin ta sauya zuwa kungiyar Tarayyar Afrika a 2002, kungiyar ta taka rawa wajen sasanta rikice rikicen da suka shafi wasu kasashen Nahiyar.
Tsohon Shugaban Najeriya a Mulkin Soja kuma jagoran Jam’iyyar Adawa ta CPC Janar Muhammadu Buhari yace Asalin rikicin Boko Haram baraka ce daga Jami’an tsaro. A wata Hira da RFI Hausa, Tsohon shugaban na Najeriya ya danganta yadda gwamnatin Marigayi ‘Yar’adua ta tunkari rikicin tsagerun Niger Delta da kuma yadda yanzu ake tunkarar rikicin Kungiyar Boko Haram.