Ratko Mladic a zauren kotun duniya lokacin sauraren karar shi a ranar 3 Yuni 2011.
Serbia-ICC

Sauraren karar Kwamandan Serbia, Ratko Mladic a gaban kotu

Tsohon kwamandan Serbia, Janar Ratko Mladic, ya gurfana a gaban kotun Duniya a birnin Hague domin fuskantar zargi 11 na laifukan yaki da kisan kare dangi da keta hakkin bil’adama a yakin Bosnia a shekarar 1992-95.

Zaben Shugaban kasar Faransa na 2012
Syndicate contentWASANNI

Syndicate contentBakonmu A Yau
Tsohon Sarkin Gwandu, Mustapha Haruna Jokolo
16/05/2012 - Bakonmu a Yau

A hirar shi da Rediyo Faransa, Mai Martaba Sarkin Gwandu mai Murabus, Manjo Mustapha Haruna Jokolo kuma Tsohon Dogarin Janar Muhammadu Buhari, yace babu wani ci gaba da shugabannin Arewa suka tsinanawa yankin bayan kwashe shekaru ‘Yan arewa na mulki a Najeriya. Jokolo yace ci gaban da gwamnatin su Sardauna suka samar a Arewa yanzu sai dai Tarihi.

Juyin-juya halin Kasashen Larabawa
Syndicate contentShirye-shiryen mako
Syndicate contentShirye-shiryen karshen mako
Syndicate contentTattaunawa/Ra'ayin masu saurare
Close